Ku yi hakurin rashin jinmu na dan wani lokaci
‘Farin jinin Buhari yana raguwa a tsakanin talakawa’
Messi ka iya komawa Juventus su yi wasa tare da Ronaldo
Zafin kishi: Kishiya ta kwarawa kishiya ruwan zafi a Kano
Biyan batagari aka yi suka yi wa Buhari ihu>>Garba Shehu
Mai magana da yawun shugaban kasa, Malam Garba Shehu ya bayyana cewa, ‘yan siyasa ne suka dauki hayar batagarin da suka yi wa shugaba Buhari ihu ranar Laraba a Maiduguri a lokacin ziyarar da ya kai na jaje a Jihar Barno.
cigaba da karatu »
from Hutudole: labarai da hausa
https://ift.tt/2OUL7PP
via
https://ift.tt/2whmJRK
Wani maraya me shekaru 12 ya rataye kansa a Najeriya saboda yana son haduwa da iyayensa a Lahira
Bazan Yanke Hulda da harkar fim ba koda na yi Aure>>Tauraruwar Kannywood
Duk da hukuncin kotun Koli, kada a kuskura a rantsar da wani gwamnan Bayelsa>>Gargadin Oshiomhole
Matsalar Tsaro: Kungiyar Izala ta bukaci Malamai da su yi Addu'o'i a Masallatan Juma'a
Kungiyar wa'azin musulunci, mai kira da tsaida sunnah, da kawar da bidi'ah ta jama'atu Izalatil Bid'ah wa iqamatis Sunnah ta tarayyar Niijeriya, ta umurci limamai a dukkan masallatan Juma'a dake fadin Nijeriya, da su yi addu'oi na musamman a karshen hudubobin da za su gabatar a Juma'ar nan, da sauran Jumu'ar da za su biyo baya har zuwa lokacin da za'a dakatar akan wannan musiba da ta addabe mu na kashe kashen mutanen da ba su ji ba basu gani ba.
cigaba da karatu »
from Hutudole: labarai da hausa
https://ift.tt/31UuHwk
via
https://ift.tt/2whmJRK
Har yanzu Ighalo na killace a Man United saboda Coronavirus
KWANA KADAN BAYAN HARIN GARIN AUNO: Sojoji Sun Kashe ‘Yan Boko Haram Sama Da Dari Biyu
Hedimasta Ya Yi Wa Daliba ‘Yar Shekara Goma Fyade A Cikin Aji
Wani hedimasta na makarantar firamare ta Alhazawa dake karamar hukumar Danja a jihar Katsina, mai suna Kabiru Husaini yana ci gaba da zama a gidan kaso biyo bayan zarginsa da yi wa yarinya daliba ‘yar shekara goma fyade.
cigaba da karatu »
from Hutudole: labarai da hausa
https://ift.tt/2SGRx6i
via
https://ift.tt/2whmJRK
HARIN AUNO: Gwamnatin Tarayya Za Ta Sake Gina Dukkan Gidajen Da Suka Lalace, Da Hanyoyin Samun Abincinsu>>Minista Sadiya Umar
Gwamnatin Najeriya ta saka kyautar Miliyan 36 ga duk wanda ya samar da maganin cutar Coronavirus
Ministan Kimiyya da fasaha, Ogbonnaya Onu ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na maraba da duk wani gwamnin kimiyyar lafiya da zai samar da rigakafin cutarnan data samo asali daga kasar China watau Coronavirus inda yace duk wanda ya same maganin cutar gwamnati zata karramashi.
cigaba da karatu »
from Hutudole: labarai da hausa
https://ift.tt/2OQKI0U
via
https://ift.tt/2whmJRK
Ronaldo ya taimakawa Juve da ci 1 a wasan da suka yi 1-1 da AC Milan