This shows you the differences between two versions of the page.
Both sides previous revision Previous revision Next revision | Previous revision | ||
writer:fauziya_d_sulaiman [2016/05/29 22:49] admin |
writer:fauziya_d_sulaiman [2016/05/29 22:53] (current) admin |
||
---|---|---|---|
Line 1: | Line 1: | ||
====== Fauziya D. Sulaiman ====== | ====== Fauziya D. Sulaiman ====== | ||
<WRAP box 300px left> | <WRAP box 300px left> | ||
- | {{ cast_and_crew:writer_fauziya_d_sulaiman.png?228 }} \\ **Occupation** Writer \\ **Hometown** Fagge, Kano, Nigeria | + | {{ cast_and_crew:writer_fauziya_d_sulaiman.png?228 }} \\ **Occupation** [[:cast_and_crew?dataflt=occupation%3DWriter|Writer]] \\ **Hometown** Fagge, Kano, Nigeria |
</WRAP> Fauziyya D. Sulaiman wadda aka fi sani da Matar Bello Q far Q an haife ta a unguwar Fagge a Shekarar 1981 ta yi karatuna na Firamare a Makarantar Festival Primary School, daga nan wuce makarantar ‘yammata ta kwana Government Girls Secondary School ‘Yar gaya a shekara ta 1993, bayan ta kammala karatunta na Jiniya ta koma Makarantar Government Girls College Dala ta karasa karatunta daga 1995 zuwa 1998. Daga nan ta yi aure a shekara ta 1999. A shekara ta 2003 ta koma karatu a Makarantar College of Health Sciences, School of Hygiene in da ta yi Diploma a kan Assistant Nutritionist. Daga nan ta yi Certificate a Makarantar School of Management, akan Hotel and Catering Services. | </WRAP> Fauziyya D. Sulaiman wadda aka fi sani da Matar Bello Q far Q an haife ta a unguwar Fagge a Shekarar 1981 ta yi karatuna na Firamare a Makarantar Festival Primary School, daga nan wuce makarantar ‘yammata ta kwana Government Girls Secondary School ‘Yar gaya a shekara ta 1993, bayan ta kammala karatunta na Jiniya ta koma Makarantar Government Girls College Dala ta karasa karatunta daga 1995 zuwa 1998. Daga nan ta yi aure a shekara ta 1999. A shekara ta 2003 ta koma karatu a Makarantar College of Health Sciences, School of Hygiene in da ta yi Diploma a kan Assistant Nutritionist. Daga nan ta yi Certificate a Makarantar School of Management, akan Hotel and Catering Services. | ||
Line 7: | Line 7: | ||
\\ | \\ | ||
+ | |||
+ | \\ | ||
+ | |||
+ | \\ | ||
+ | |||
A game da rubutu kuwa ta fara rubuta littafi a shekarar 2002, in da littafi na farko mai suna Me na yi mata?. Daga nan ta ci gaba da rubuta littafi da suka hada da: | A game da rubutu kuwa ta fara rubuta littafi a shekarar 2002, in da littafi na farko mai suna Me na yi mata?. Daga nan ta ci gaba da rubuta littafi da suka hada da: | ||
Line 25: | Line 30: | ||
Fauziyya mamba ce a Kungiyar Marubuta ta Najeriya reshen jihar Kano kuma tana rike da mukamin jami’a a majalisar gudanarwa ta Kungiyar tun watan Maris na 2009 har zuwa 2010. Daga nan aka sake zabenta a dai wannan mukami daga watan Maris na 2010 har zuwa watan Maris na 2012 insha Allahu. | Fauziyya mamba ce a Kungiyar Marubuta ta Najeriya reshen jihar Kano kuma tana rike da mukamin jami’a a majalisar gudanarwa ta Kungiyar tun watan Maris na 2009 har zuwa 2010. Daga nan aka sake zabenta a dai wannan mukami daga watan Maris na 2010 har zuwa watan Maris na 2012 insha Allahu. | ||
- | Daga http://marubutanhausa.blogspot.com/2010/03/fauziyya-d-sulaiman.html | + | Daga/by Professor Yusuf M. Adamu at Wednesday, March 31, 2010 http://marubutanhausa.blogspot.com/2010/03/fauziyya-d-sulaiman.html |
===== Hira da AREWA24 ===== | ===== Hira da AREWA24 ===== |